Yadda shugaban Amurka Donald Trump ya titsiye na Afirka ta Kudu
Yadda shugaban Amurka Donald Trump ya titsiye na Afirka ta Kudu
Shugaban Amurka Donald Trump ya ƙalubalanci Cyril Ramaphosa na Afirka ta Kudu kan zarge-zargen "kisan kiyashi" kan fararen fata a Afirka ta Kudu, inda ya sa aka kunna wasu bidiyoyi.
Ramaphosa ya yi watsi da zarge-zargen, inda ya ce mafi yawan mutanen da ake kashewa a rikice-rikice a ƙasar baƙaƙen fata ne.